Al-Baqarah 2:114 ومن اظلم ممن منع مساجد الله ان يذكر فيها اسمه وسعى في خرابها اولايك ما كان لهم ان يدخلوها الا خايفين لهم في الدنيا خزي ولهم في الاخرة عذاب عظيم ١١٤
وَمَنۡ
أَظۡلَمُ
مِمَّن
مَّنَعَ
مَسَٰجِدَ
ٱللَّهِ
أَن
يُذۡكَرَ
فِيهَا
ٱسۡمُهُۥ
وَسَعَىٰ
فِي
خَرَابِهَآۚ
أُوْلَٰٓئِكَ
مَا
كَانَ
لَهُمۡ
أَن
يَدۡخُلُوهَآ
إِلَّا
خَآئِفِينَۚ
لَهُمۡ
فِي
ٱلدُّنۡيَا
خِزۡيٞ
وَلَهُمۡ
فِي
ٱلۡأٓخِرَةِ
عَذَابٌ
عَظِيمٞ
١١٤
Kuma wãne ne mafi zãlunci1 daga wanda ya hana masallãtan Allah, dõmin kada a ambaci sunanSa a cikinsu, sai kuma ya yi aiki ga rushe su? Waɗannan bã ya kasancẽwa a gare su su shigẽ su fãce suna mãsu tsõro. Suna da, a cikin duniya wani wulãkanci, kuma suna da, a cikin Lãhira, Azãba mai girma.
Read Tafsir
Ibn Kathir (Abridged)
Of the Most Unjust are Those Who prevent People from the Masjids and strive for their Ruin
The Quraysh idolators are those who hindered the people from the Masjids of Allah and wanted to destroy them. Ibn Jarir reported that Ibn Zayd said that Allah's statement,
وَمَنْ أَظْلَمُ مِمَّن مَّنَعَ مَسَـجِد
…Of the Most Unjust are Those Who prevent People from the Masjids and strive for their Ruin
The Quraysh idolators are those who hindered the people from
…