Al-Baqarah 2:126 واذ قال ابراهيم رب اجعل هاذا بلدا امنا وارزق اهله من الثمرات من امن منهم بالله واليوم الاخر قال ومن كفر فامتعه قليلا ثم اضطره الى عذاب النار وبيس المصير ١٢٦
وَإِذۡ
قَالَ
إِبۡرَٰهِـۧمُ
رَبِّ
ٱجۡعَلۡ
هَٰذَا
بَلَدًا
ءَامِنٗا
وَٱرۡزُقۡ
أَهۡلَهُۥ
مِنَ
ٱلثَّمَرَٰتِ
مَنۡ
ءَامَنَ
مِنۡهُم
بِٱللَّهِ
وَٱلۡيَوۡمِ
ٱلۡأٓخِرِۚ
قَالَ
وَمَن
كَفَرَ
فَأُمَتِّعُهُۥ
قَلِيلٗا
ثُمَّ
أَضۡطَرُّهُۥٓ
إِلَىٰ
عَذَابِ
ٱلنَّارِۖ
وَبِئۡسَ
ٱلۡمَصِيرُ
١٢٦
Kuma a lõkacin da lbrãhĩm ya ce: "Yã Ubangijĩna! Ka sanya wannan gari amintacce, Ka azurta mutãnensa, daga 'ya'yan itãcen, wanda ya yi ĩmãni, daga gare su, da Allah da Ranar Lãhira." Allah Ya ce: "Wanda ya kãfirta ma Ina jiyar da shi dãɗi kaɗan, sa'an nan kuma Ina tĩlastã shi zuwa ga azãbar Wuta. Kuma makõmar, ta munana."
Read Tafsir
Ibn Kathir (Abridged)
The Command to purify the House
Al-Hasan Al-Basri said that,
وَعَهِدْنَآ إِلَى إِبْرَهِيمَ وَإِسْمَـعِيلَ
(And We gave Our 'Ahd (command) to Ibrahim and Isma`il) means, "Allah ordered them to purify it from all filth and impurities, of which none should ever touch it." Also, Ibn Jurayj said, "I said to
…The Command to purify the House
Al-Hasan Al-Basri said that,
وَعَهِدْنَآ إِلَى إِبْرَهِيمَ وَإِسْمَـعِيلَ
(And We gave Our 'Ahd (command) to Ibrahim and
…