An-Nur 24:46 لقد انزلنا ايات مبينات والله يهدي من يشاء الى صراط مستقيم ٤٦
لَّقَدۡ
أَنزَلۡنَآ
ءَايَٰتٖ
مُّبَيِّنَٰتٖۚ
وَٱللَّهُ
يَهۡدِي
مَن
يَشَآءُ
إِلَىٰ
صِرَٰطٖ
مُّسۡتَقِيمٖ
٤٦
Lalle ne haƙĩƙa Mun saukar da ãyõyi, mãsu bayyanãwa. Kuma Allah Yanã shiryar da wanda Yake so zuwa ga hanya madaidaiciya.
Read Tafsir
Ibn Kathir (Abridged)
وَاللَّهُ يَهْدِى مَن يَشَآءُ إِلَى صِرَاطٍ مُّسْتَقِيمٍ
(And Allah guides whom He wills to the Straight Path.)