Sign in
Sign in
Sign in
Select Language
026

Ash-Shu'ara 26:186 وما انت الا بشر مثلنا وان نظنك لمن الكاذبين ١٨٦

26:186
وَمَآ
أَنتَ
إِلَّا
بَشَرٞ
مِّثۡلُنَا
وَإِن
نَّظُنُّكَ
لَمِنَ
ٱلۡكَٰذِبِينَ
١٨٦
"Kuma bã kõwa kake ba, fãce mutum kamarmu kuma lalle ne munã zaton ka, haƙĩƙa, daga maƙaryata."
Continue Reading

Read Tafsir

Ibn Kathir (Abridged)

The Response of Shu`ayb's People, Their Disbelief in Him and the coming of the Punishment upon Them

Allah tells us how his people responded, and how it was like the response of Thamud to their Messenger -- for they were of like mind -- when they said:

إِنَّمَآ أَنتَ مِنَ الْمُسَحَّرِينَ

(You are only o

…

The Response of Shu`ayb's People, Their Disbelief in Him and the coming of the Punishment upon Them

Allah tells us how his people responded, and how it

…
More Tafsirs

Read in Context

Chapter 26, Page 375, Juz 19

176. Ma'abũta ƙunci sun ƙaryata Manzanni. 177. A lõkacin da Shu'aibu ya ce musu, "Bã zã ku yi taƙawa ba?" 178. "Lalle ne ni, zuwa gare ku, Manzo ne, amintacce." 179. "Sabõda haka ku bi Allah da taƙawa kuma ku yi mini ɗã'ã." 180. "Kuma ba ni tambayar ku wata ijãra a kansa. Ijãrata ba ta zama ba fãce daga Ubangijin halittu." 181. "Ku cika mũdu, kuma kada ku kasance daga mãsu sanyãwar hasãra (ga mutãne)." 182. "Kuma ku yi awo da sikẽli daidaitacce." 183. "Kuma kada ku nakasa wa mutãne abũbuwansu kuma kada ku yi fasãdi a cikin ƙasa kuna mãsu ɓarna." 184. "Kuma ku ji tsõron Allah wanda Ya halitta ku, kũ da jama'ar farko." 185. Suka ce: "Kai dai daga waɗanda suke sihirtattu kawai ne." 186. "Kuma bã kõwa kake ba, fãce mutum kamarmu kuma lalle ne munã zaton ka, haƙĩƙa, daga maƙaryata." 187. "To ka jẽfo wani ɓaɓɓake daga sama a kanmu, idan ka kasance daga mãsu gaskiya." 188. Ya ce: "Ubangijĩna ne Mafi sani ga abin da kuke aikatãwa." 189. Sai suka ƙaiyatã shi, sabõda haka, azãbar rãnar girgije ta kãma su. Lalle ne ita, tã kasance azãbar yini mai girma. 190. Lalle a cikin wancan haƙĩka akwai ãya, amma mafi yawansu ba su kasance mãsu ĩmãni ba. 191. Kuma lalle Ubangijĩnka, haƙĩƙa, Shĩ ne Mabuwãyi, Mai jin ƙai.

- Abubakar Mahmood Jummi

Notes and Reflections

You do not have any notes or reflections on this verse.

Notes placeholders

Stay Connected to the Quran ❤️

Short meaningful reminders to reset, reflect and stay connected to the Quran.

Read, Listen, Search, and Reflect on the Quran

Quran.com is a trusted platform used by millions worldwide to read, search, listen to, and reflect on the Quran in multiple languages. It provides translations, tafsir, recitations, word-by-word translation, and tools for deeper study, making the Quran accessible to everyone.

As a Sadaqah Jariyah, Quran.com is dedicated to helping people connect deeply with the Quran. Supported by Quran.Foundation, a 501(c)(3) non-profit organization, Quran.com continues to grow as a free and valuable resource for all, Alhamdulillah.

Navigate
Home
Quran Radio
Reciters
About Us
Developers
Product Updates
Feedback
Help
Donate
Our Projects
Quran.com
Quran For Android
Quran iOS
QuranReflect.com
Quran.AI
Sunnah.com
Nuqayah.com
Legacy.Quran.com
Corpus.Quran.com
Non-profit projects owned, managed, or sponsored by Quran.Foundation
Popular Links
Duas from the Quran
Quran Verse of the Day
Ayatul Kursi
Yaseen
Al Mulk
Ar-Rahman
Al Waqi'ah
Al Kahf
Al Muzzammil
SitemapPrivacyTerms and Conditions
© 2026 Quran.com. All Rights Reserved
Contribute